neman ilimi a muslinci 1-7

[ Go to bottom  |  Go to latest post  |  Subscribe to this topic  |  Latest posts first ]


nuramuhd3
Admin

36, male

Posts: 118

neman ilimi a muslinci 1-7

from nuramuhd3 on 04/02/2015 10:09 AM

NEMAN ILIMI A MUSULUNCI1GABATARWAبِسْمِ اللَّھِ الرَّحْمَنِ الرَّحِیمِالحمد لله رب العلمین والصلاة والسلام على خیر خلق الله أجمعین، وعلى آلھ وأصحابھوالتابعین ومن تبعھم بإحسان إلى یوم الدین.Bayan haka, kamar yadda muka sani neman ilimi yana daga cikin manyanibadu, saboda mutum ba zai san addininsa ba sai ta hanyarsa, kuma dukwanda ya yi ilimi ya yi amfanida shi zai zamar masa hanyar shigaaljanna, kuma ya kasance masa jagora wajan rayuwarsa ta duniya, tayadda zai samu wayewa ya bambamta da sauran mutane, kamar yaddaAllah (s.w.t.) ya ke cewa (shinwa]anda su ka yi ilimi za su yidaidai dawa]anda ba su yi ilimi ba) (1)Kasancewar akwai littattafai da yawa na larabci da wasu yarirrikanwa]anda su ka yi magana akan neman ilimi, na ga ya kamata in rubutawani abu akan neman ilimi da Harshenmu na Hausa, babu mamaki Allah(s.w.t.) ya amfanar da}ananan ]alibai da shi, don haka sai na nemitaimakon Allah (s.w.t.) na rubuta wannan ta}aitaccen rubutu, wanda nake fatan Allah (s.w.t.) ya sanya ma sa albarka, kuma ya sanya shi sabodaneman yardar Allah (s.w.t.) amin.wannan ]an ta}aitaccen rubutu wanda na kira shi da sunan, NEMANILIMI A MUSULUNCI, in Allah(s.w.t.) ya yarda zai }unshi abubuwakamar haka:1. Falalar neman ilimi2. Hukuncin neman ilimi.3. .Abubuwan da suke taimakawa wurin neman ilmi.4. Abin da ya kamata ]alibi yafara da shi lokacin da zai faranemanilimi.5. Laduban neman ilimi.6. Alamomin ilimi mai amfani.7. Mafificiyar hanya wurin haddace al-qur’ani.8. Yadda ake yin muraja’ar al-qur’ani.9. ka’idojin haddar al-qur’ani.Ina fatan abin da muka fa]a na daidai a ciki Allah (s.w.t.) ya bamu lada,ya kuma amfanar da mutane da shi, abin da kuma mu ka fa]a na kuskureAllah (s.w.t.) ya gafarta mana.JAMILU YUSUF ZAREWA1861429 DAIDAI 2262008(١) Suratu Zumar aya ta 9NEMAN ILIMI A MUSULUNCI2NEMAN ILMI A MUSULUNCIFALALAR NEMAN ILIMINeman ilimi yana da daraja mai girma, saboda Allah (s.w.t.) ya ]aukaka masu ilimikuma ya bambamta su da ragowar mutane, kamar yadda Allah (s.w.t.) yake cewa:(shin wa]anda su ka yi ilimi za su yi daidai da wa]anda basu yi ilimi ba)(2) kumaAllah (s.w.t.) yana cewa: (wa]anda suka san Allah (s.w.t.) daga cikin bayinsa sunekawai suke jin tsoransa)(3) kuma yana cewa a cikin wata ayar: (Allah (s.w.t.) yana]aukaka wa]anda su ka yi imani daga cikinku da kuma masu ilimi darajoji) (4)Kuma ita ce hanyar Annabawa kamar yadda Annabi (s.aw.) yake cewa (Malamaimagada Annabawa ne, kumaAnnabawa ba su gadar da zinare ko dirhami ba, abin dasuka gadar shi ne ilimi duk wanda ya ri}e shi to ya yi rikogwaggwa~an rabo)(5) kumaAnnabi (s.aw.) yana cewa (wanda ya fita neman ilimi yana kan hanyar Allah (s.w.t.)har ya dawo) (6)kuma yana cewa (wanda ya bi hanya yana neman ilimi a cikinta Allah(s.w.t.) zai sawwa}e masa da ita hanyar shiga aljanna)(7) kuma yana cewa mala’ikusuna saukar da fika-fikansu ga mai neman ilimi saboda yarda da abin da yake yi) (8)Sayyidina Ali- Allah (s.w.t.) yayarda da shi- yana cewa (ya ishi ilimi ]aukaka wandabai iya shi ba yana da’awarsa, kuma yana farin ciki idan aka danganta shi i zuwa gareshi, kuma ya ishi jahilci}as}anci wanda yake cikinsa ba ya so a danganta shi da shi)(9) kuma Sufyan bn Uyaynah yana cewa (mafi ]aukakar daraja a cikin mutane shi newanda yake tsakanin Allah (s.w.t.) da bayinsa, wato Annabawa da malamai) (10)kumaSufyan Asthauri yana cewa (babu wata ibada bayan farillai da ta fi neman ilimi) (11)Kuma Ibn Abdulbar yana cewa ya ga wa}ar Ahmad bn sa’id-Abu Amr- a cikin littafinBabansa yana cewa:    Ma’ana: Naga ma’abocin ilimi ma]aukaki ne, ko da wa]andasu ka haife shi}as}antattu ne.(٢) Suratu Zumar aya ta 9(3) wannan ayar tana nuna mahimmancin ilimi, domin mutum idan bai yi ilimi ba ta yaya zai san Allah(s.w.t.) ? duba suratul fa]ir aya ta 28(4) mujadalah aya ta 11(5) Abu dawud ya fitar da shi a hadisi lamba ta 3641, da Ibn majah 223 kuma na ga Abul ashbalazzuhziri ya inganta shi a sahihi Jami’u bayanil ilmi wafadhlihi na Ibnu Abbdulbarr 39(6) ka ga idan ya mutu a wannan hanya ana fatan ya yi kyakykyawar cikawa(7) Tirmizi ne ya rawaito a babin falalar neman ilimi hadisi na 2645 kuma yace hadisi ne mai kyaukuma ingantacce.(8) Tirmizi ne ya rawaito a babin falalar neman ilimi hadisi na 2645 kuma yace hadisi ne mai kyaukuma ingantacce.(9) Duba tazkiratussaami’i na Ibnu jama’a, tah}i}in Ihsan abdulmannan shafi na 25(10) Duba tazkiratussaami’i na Ibnu jama’a, tah}i}in Ihsanabdulmannan shafi na 26(11) Duba tazkiratussaami’i na Ibnu jama’a, tah}i}in Ihsanabdulmannan shafi na 27NEMAN ILIMI A MUSULUNCI3 Kuma ilimi ba zai gushe yana ]aukaka shi ba, har sai manyan mutane sungirmama shi. Kuma a ]auki maganarsa a ko’ina, kai wanda ya zama Malami shi ne shugaba. Ba dan ilimi ba da wasu rayuka ba su ji da]i ba, kuma da ba’a tantancetsakanin halal da haram ba.(12)Daga cikin abin da yake nunamana mahimancin ilimi shi ne, ku]i idan kana kashe suraguwa suke yi amma ilimi duk lokacin da kake ba da shi}aruwa yake yi, sannandukiya Allah (s.w.t.) yana bada ita ga wanda yake so dawanda ba ya so, amma ilimimai amfani Allah (s.w.t.) ba ya ba da shi sai ga wanda ya nufe shi da alkairi, kamaryadda Annabi s.a.w yake cewa (wanda Allah (s.w.t.) ya nufi alkairi da shi sai yafahimtar da shi addini)(١٣)Kuma ilimi shi ne abin da ko da ka mutu Allah (s.w.t.) zai cigaba da rubuta makalada mutu}ar ana amfani da shi, Annabi (s.aw.) yana cewa(idan [an’adam ya rasuaikinsa yana yankewa sai abubuwa guda uku, daga cikiakwai ilimin da mutum yakoyar ake amfanuwa da shi)(14) kuma yana cewa (wanda ya kira mutane zuwa shiriyayana da kwatankwacin ladansu)(15) kuma yana cewa mutum ]aya ya shiryu tahanyarka ya fi maka a baka jajayen ra}uma) (16)HUKUNCIN NEMAN ILIMINeman ilimin shari’a ya kasu kashi biyu: akwai wanda yakefardhu kifaya, ma’anaidan wani adadi daga cikin mutane su ka nema ya saraya akan ragowar, akwai kumawanda yake wajibi akan kowa, wannan yana kasancewa a ilimin da mutum ba zai sanubangiji ba sai da shi, ko kuma ba zai iya aikata wata ibada da Allah (s.w.t.) yawajabta masa, ko wata mu’amala ba sai da shi, to anan sai neman ilimi ya zama wajibiakan kowanne musulmi.(17)ABUBUWAN DA SUKE TAIMAKAWA WURIN NEMANILMI1. TSARKAKE NIYYANiyya ita ce }ashin bayan kowanne aiki, duk lokacin da niyya ta samu matsala gaba]ayan aiki sai ya samu matsala, Annabi (s.aw.) yana cewa (dukan ayyuka ba saingantuwa sai da niyya) (18) kuma Sufyan Asthauri yana cewa (babu abin da na yifama da shi irin da niyyata)(19)Don haka ya kamata mai neman ilmi ya zama yana karatunsa ne saboda neman yardarUbangiji, ya wajaba ya dage wurin ya}i da shai]an ya kuma yi }o}arin kautar da dukabin da zai kawo masa na neman shahara da son duniya.Idan ya zama niyyar [alibi shine neman suna da son duniya da kuma neman girma awurin mutane, to ha}i}a ya shigar da kansa cikin ha]ari, Annabi (s.aw.) yana cewa(farkon wanda za a yiwa hukunci ranar Alkiyama dagaciki akwai mutumin da ya(12) sahihi Jami’u bayanil ilmiwafadhlihi na ibnu abbdulbarr 49(13) Bukari da Muslim ne su ka rawaito(14) Muslim ne ya rawaito hadisin 1631(15) ka ga idan ka koyawa mutum dubu sAllah (s.w.t.) misali – kuma ka tsarkake niyyarka- kana da irinladan duk wanda ya yi sAllah (s.w.t.) a cikinsu, Muslim ne ya rawaito hadisin.(16) Duba sahihul Bukhari 2783, da sahihu Muslim 2406(17) Duba kitabu al-ilm na Ibn Uthaimin shafi na 23(18)Bukari da Muslim ne su ka rawaito(19) duba ma’alim fi [ariki]alabil ilmi na Abdulaziz Sadhan 12NEMAN ILIMI A MUSULUNCI4koyi ilimi ya koyar da shi, ya kuma karanta alqur’ani, sai a zo da shi sai Allah (s.w.t.)ya sanar da shi ni’imar da ya yi masa sai ya tabbatar da hakan, sai ya ce to me ka yi daita? Sai ya ce na yi ilimi kumana koyar da shi, na kuma karanta Al-qur’ani sabodakai, sai- Allah (s.w.t.)- ya ce masa ka yi }arya, sai dai kai ka yi ilimi don ace wanemalami ne, ka kuma karanta Al-qur’ani don ace wane makaranci ne, kuma ha}i}a anfa]a, sai a ja shi akan fuskarsa har a jefa shi cikin wuta) (20)Kuma wasu malaman sun fa]a cewa idan bawa ya zamaburinsa a neman ilimi shi nesamun yabon mutane da kuma su dinga yin mamaki ilimin da Allah (s.w.t.) ya ba shi,to ha}i}a ya bu]e wata}atuwar }ofa daga cikin}ofofin riya, Allah (s.w.t.) yakiyaye.Sai dai idan ya zama ya kasa samun tsarkakar niyya to ya cigaba da neman ilmin yanaaddu’a in Allah (s.w.t.) ya so sai ka ga niyyarsa ta tsarkaka, kamar yadda aka rawaitodaga DARA{UDNI ]aya daga cikin manyan malaman hadisi yake cewa (mun nemiilimi ba dan Allah (s.w.t.) ba amma ilimin ya }i sai da ya zama don Allah (s.w.t.))(21)Magabata sun kasance suna nisantar duk abin da zai kai su zuwa ga neman shahara awurin mutane, daga cikin abin da zai nuna mana haka akwai:1. Bishr bin Harith yana cewa(duk wanda yake neman shahara to bai ji tsoranAllah (s.w.t.) ba) (22)2. Akwai lokacin da Imamu Ahmad ya ji yabon da mutane suke yi masa sai yakecewa da ]alibinsa Abubakar, ya kai Abubakar idan mutum ya san kansa tomaganar mutane ba za ta amfane shi ba) (23)3. Akwai lokacin da UMAR Allah (s.w.t.) ya yarda da shi ya ga mutane suna binUbayyu bn ka’ab ]aya -daga cikin sahaban Annabi (s.aw.)-sai ya dakawaUbayyu tsawa ya ce (ka dainawannan, saboda fitina ne ga wanda ake bi, kuma}as}anci ne ga wanda yake bi) (24)2. KURUCIYALokacin kuruciya lokaci ne muhimmi a rayuwar]an’adam wanda ya kamata mutumya yi amfani da shi wurin neman ilimi, saboda duk lokacin da mutum ya girmamatsaloli su ka yi masa yawasai ka ga ya kasa neman ilimiyadda ya kamata ko kumaidan ya haddace ya manta dawuri, amma idan yana yaro za ka ga duk abin da akakoya masa ya ri}e da wuri kuma ya zauna daram, Annabi (s.aw.) yana cewa (ka ribaciabubuwa biyar kafin abubuwa biyar, (25) samartakarka kafin tsufanka, lafiyarka kafinrashin lafiyarka, wadatarka kafin talaucinka, lokacin da ka sami dama kafin lakacin daabubuwa za su yi maka yawa,da rayuwarka kafin mutuwarka) (26) kuma an rawaitodaga Hasan yana cewa (neman hadisi mutum yana}arami kamar rubutu ne a kandutse)(27)(20) Hakim ya rawaito shi a Mustadrak 2120 kuma albani ya inganta shi a silsila sahiha 220, hadisi na508(21) ma’ana lokacin da s ka yiilimi ba su da cikakken iklasi, bayan sun yi ilimi sai Allah (s.w.t.) yasanya musu iklasi, Duba Taskiratussaami’i fi-Adabi Al’alim wal-muta’allim na IbnJama’a 42(22) duba siyar aalamin nubala’a na Zahbi 11216(23) duba siyar aalamin nubala’a na Zahbi 11211(24) duba ma’alim fi [ariki]alabil ilmi na Abdulaziz Sadhan 15(25) ma’ana kafin abubuwa biyar su hana ka ribatarsu(26) Hakim ya rawaito shi a mustadrak4306, kuma Albani ya inganta shi, duba sahihil jaami’i hadisi na1088(27) Duba Jami’u bayanil ilmi wafadhlihi na Ibnu Abdulbarr 99NEMAN ILIMI A MUSULUNCI5Magabata sun kasance suna bawa lokacin yarinta mahimmancin gaske, zaka gatunyaro yana ]an }arami ya haddace alqur’ani, misali irinsu imamul Bukhari ya haddace{ur’ani tun yana shekara bakwai, duk da cewa irin cigaban da mu ka samu a wannanzamanin su ba su same shi ba, kamar kaset da computerda talabijin da sauranabubuwan zamani wa]anda suke sawwake karatu, duk dawa]annan abubuwa za kaga wasu daga cikinmu suna sakaci da lokacin }uruciyar yaransu, har za ka ga wasusun fi damuwa yaro ya je ya yi wasa a mafi yawan lokutansa tare da yara a irinwannan lokaci mai mahimmanci, wani bawan Allah (s.w.t.) yana cewa:ومن فاتھ التعلیم وقت شبابھ فكبر علیھ أربعا لمماتھMa’ana: Duk wanda neman ilimi ya wuce shi lokacin da yake da kuruciya, to ka yimasa salllar gawa, saboda yariga ya mutu.Abu abdullahi nuk]awaihi kuma yana cewa:أراني أنسى ما تعلمت فيالكبر و لست بناس ما تعلمت في الصغرMa’ana: Nii naga duk abin da na koya bayan na girma sai na manta, amma duk abindana koya ina yaro bana mantawa.(28)Umar – Allah (s.w.t.) ya yardada shi- yana cewa (ku yi ilimi tun kafin a shugabantarda ku). (29)Ya kai ]an’uwana ka yi }o}ari wurin amfani da kuruciyarka tun kafin matsaloli su yimaka yawa, Imamush Shafi’i yana cewa (da an ]ora min siyan albasa da ban haddacekoda mas’ala ]aya ba) (30)kafin kuma ka yi nadama kamar yadda mutane da yawa suka yi nadama, kamar yaddawani bawan Allah (s.w.t.) yake cewa:مع الثمانین عاث الضعف في جسدي وساءني ضعفرجلي واضطراب یديإذاكتبت فخطي خط مضطرب كخط مرتعش الكفین مرتعدفاعجب لضعف یدي عن حملھا قلما من بعد حمل القنا في لبة الأسدفقل لمن یتمنى طول مد تھ ھذي عواقب طول العمر والمددMa’ana: Bayan shekara tamanin rauni ya game jikina, kuma raunin }afata da karkarwarhannuna ya ba}anta min rai. Idan na yi rubutu, sai ka garubutuna irin rubutun mai karkarwar hannu, sai kaga ya zama kamar rubutun mai karkarwar tafikan hannu Yi mamakin hannuna wurinkasa ]aukar al}alami, saboda rauninsa, bayan DAita ce take ]aukar mashi ta harba shi a wuyan zaki. Ka gayawa wanda yake sontsawon rayuwa, wannan shi ne }arshen tsawonrayuwa.Sai dai idan Allah (s.w.t.) ya sa ba ka samu ka yi karatun tun ka na }arami ba wannanba ya nuna yanke }auna daganeman ilimi, kamata yayi ka nemi taimakon Allah(28) Duba Jami’u bayanil ilmi wafadhlihi na Ibnu Abdulbarr 88(29) Duba Jami’u bayanil ilmi wafadhlihi na Ibnu Abdulbarr 89(30) Abin da yake nufi da ]oramasa matsalolin yau da kullum a kansa da bai iya yin karatu ba, Dubatazkiratussaami’i na Ibnu jama’a, tah}i}in Ihsan abdulmannan shafi na 81NEMAN ILIMI A MUSULUNCI6(s.w.t.) ka daure ka nema, kamar yadda wasu magabataba su fara neman ilimi ba saida su ka girma- kamar irin suALIYU BN HAZM- kuma suka zama manyan malamaiwa]anda musulmi suke ji da su.3. YIN AIKI DA ABIN DA MUTUM YA KARANTAYin aiki da ilimi yana daga cikin abubuwan da suke taimakawa wurin ri}e ilimi dakuma kiyaye shi, kamar yadda rashin aiki da shi yanadaga cikin abubuwan da sukekwashe albarkar ilimi.Saboda haka magabata su kakasance sun fi kowa kwa]ayi warin aiki da ilimi,Abdullahi ]an Mas’ud Allah (s.w.t.) ya }ara masa yarda yana cewa ( [aya dagacikinmu -sahaban Annabi (s.aw.)- ya kasance idan ya koyi ayoyi goma baya ketare suhar sai ya san ma’anoninsu kuma ya yi aiki da su.)Domin ilimi da aiki ‘yan’uwanjuna ne ko dai su ha]u gaba]aya ko kuma a ce babusu gaba ]aya, saboda idan aka samu ilimi babu aiki sai ilimi ya zama hujja akanwanda ya yi shi, kuma an rawaito daga Imamu Ahmad Allah (s.w.t.) ya yi masarahama yana cewa (ban ta~a haddace hadisi ba face sai nayi aiki da shi) shi ya sa zamu ga Imamu Ahmad yana daga cikin wa]anda su ka fi kowa hadda, kamar yaddaAbi Zur’a ya fa]a: imamu Ahmad ya haddace hadisai miliyan ]aya.Kuma Jundub bn Abdullahi yana cewa: (misalin wanda ya ke yiwa mutane wa’aziyana mantawa da kansa, kamar fitila ce ta }ona kanta, ta haskaka wani gurin) (31)Wannan ilimi da Allah (s.w.t.)ya bamu yana bu}atar zakka, zakkar ilimi ita ce yinaiki da shi, kuma gwargwadon yadda kake masa zakka gwargwadon yadda za kahaddace shi.4. NEMAN TAIMAKON ALLAH(S.W.T.) DA KUMA RASHIN YANKE{AUNAMai neman ilimi ya dinga tunawa cewa Allah (s.w.t.) shine MASANI kuma shine mai sanar da kowa, don haka ya dinga neman taimako a wurinsa yana rokonsaya bu]a masa basira, musamman a lokutan da akeamsa addu’a, daga cikinaddu’o’in da Annabi (s.aw.) yake yi da safe yana cewa:أللھم إني أسألك علما نافعا ورزقا طیبا وعملا متقبلاMa’ana:“Ya Allah (s.w.t.) ina ro}onKa ilimi mai amfani, da arziki mai kyau, da aiki”kar~a~~e.Kuma Allah (s.w.t.) ya umarcimanzonSa da ya ro}e shi}arin ilimi kamar yaddaAllah (s.w.t.) yake cewa a cikin alqur’ani:(وَقُلْ رَبِّ زِدْنِي عِلْماً)Ma’ana:“Ka ce Ubangijina ka }ara min ilimi” (32)sannan wasu daga cikin magabata sun kasance idan wata mas’ala ta yi musu wahalarfahimta sai su yi ta addu’a har Allah (s.w.t.) ya fahimtar da su, su cigaba da yi har susamu bu]i daga Allah (s.w.t.).Sannan kuma kar ka yanke}auna daga zama malami, ka dinga tuna cewa kowalokacin da Allah (s.w.t.) ya fito da shi daga cikin mahaifiyarsa bai san komai ba,kamar yadda Allah (s.w.t.) yake cewa:(31) Duba Jami’u bayanil ilmi wafadhlihi na ibnu abbdulbarr 236(32) suratu Dhaha aya ta 114NEMAN ILIMI A MUSULUNCI7( وَاللَّھُ أَخْرَجَكُمْ مِنْ بُطُونِ أُمَّھَاتِكُمْ لا تَعْلَمُونَ شَیْئاً)ma’ana:(Allah (s.w.t.) shi ne wanda ya fitar da ku daga cikin uwayenku ba ku san komaiba)(33)Yanke }auna na daga cikin abubuwan da suke hana samun ilimi yadda ya kamata, koda Allah (s.w.t.) ya jarrabe kada rauni wurin haddace abubuwa ka da ka yanke}auna, idan ka tsarkake niyyarka, sai ka ga Allah (s.w.t.) ya taimake ka, musammanidan Allah (s.w.t.) ya taimake ka da yawan maimaita abin da ka haddace, an tambayiImamul Bukhari cewa menene maganin mantuwa? Sai ya ce yawan karatu a cikinlittattafai.Daga cikin kuma abin da zai taimaka maka shi ne barin zunubai, Imamu Shafi’i yanacewa:شكوت إلى وكیع سوء حفظي فأرشدني إلى ترك المعاصيوقال اعلم بأن العلم نور ونورالله لا یؤتاه عاصيMa’ana: Na kai }arar munin haddata wurin waki’u, sai ya shiryar da ni zuwa barinzunubai. Kuma yace ka sani ilimin haske ne, hasken Allah (s.w.t.) ba’a bawa maisa~o.(34)Sannan kar ka jinkirta nemanilimi zuwa wani lokaci na musamman, kar ka ce sailokaci kaza zan fara, saboda ajalinka zai iya zuwa ba ka sani ba, kamar yaddawasu mutanen suke yi idan aka yi musu maganar nemanilimi sai ya ce misalishekara mai zuwa zan fara, wannan kuskure ne saboda shekarar za ta iya zuwa dawasu abubuwa wa]anda za su hana shi neman ilimin.Kuma wa]annan kwanakin, da suke zuwa su wuce ba za su ta~a dawowa ba,kamar yadda kowa ya sani, Hasanul Basari yana cewa (ya kai ]an Adam ba waniabu ba ne kai illa kwanaki, duk lokacin da kwanaki su ka tafi, to wani ~angarenkaya tafi).(35)Da fatan za mu yi amfani da lokutan wurin neman abin dazai amfane mu, kar mushagala da yawan ziyara da zantuttukan da ba za su amfane mu ba, kamar yaddaAnnabi (s.aw.) yake cewa (wanda ya yi imani da Allah (s.w.t.) da ranar lahira, toya fa]i alkhairi ko kuma ya yi shiru)(36)5. YAWAN MAIMAITAWAZarnuuji yana cewa: ya kamata ]alibin ilimi ya dinga maimaita karatun jiya sau biyar,karatun shekaran jiya sau hu]u, yinin da yake gabanin wannan kuma sau uku, wanda(33) suratun nahli aya ta78(34) wasu suna kokwanto danganta wa]annan baitika zuwa ga Shafi’i suna cewa ba ya cikin [alibanWaki’u , wannan maganar ba daidai ba ce saboda Shafi’i yarawaito daga WAKI’U kamar yadda za muga haka a cikin kitabussada}at a cikim AL-UMM, kuma wa]annan baitikan sun shahara daga Shafi’i,duba ma’alim fi [ariki ]alabil ilmi na Abdulaziz Sadhan shafi na 27(35) duba hilyatu Al-auliya’a na Asfahani 2147(36) duba Bukhari hadisi na 5672, da Muslim a babin dhiyafa hadisi na 48

Reply Edited on 04/02/2015 10:09 AM.

« Back to forum