zagin nan AISHA

[ Go to bottom  |  Go to latest post  |  Subscribe to this topic  |  Latest posts first ]


nura

36, male

Posts: 124

zagin nan AISHA

from nura on 09/05/2014 09:17 AM

SUBHANALLAHI, ASHE MUTUM ZAI IYACE WA UWARSA KAFIRA KO MUNAFUKADUK WANNAN BA ZAGI BANE???Biharul Anwar Juz’I na 22 shafina 233Majlissi qarqashin ayan ﺿَﺮَﺏَ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﻣَﺜَﻠًﺎﻟِّﻠَّﺬِﻳﻦَ ﻛَﻔَﺮُﻭﺍ ﺍﻣْﺮَﺃَﺕَ ﻧُﻮﺡٍ ﻭَﺍﻣْﺮَﺃَﺕَ ﻟُﻮﻁٍ ۖ ﻛَﺎﻧَﺘَﺎ ﺗَﺤْﺖَﻋَﺒْﺪَﻳْﻦِ ﻣِﻦْ ﻋِﺒَﺎﺩِﻧَﺎ ﺻَﺎﻟِﺤَﻴْﻦِ ﻓَﺨَﺎﻧَﺘَﺎﻫُﻤَﺎﻓَﻠَﻢْ ﻳُﻐْﻨِﻴَﺎﻋَﻨْﻬُﻤَﺎ ﻣِﻦَ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﺷَﻴْﺌًﺎ ﻭَﻗِﻴﻞَ ﺍﺩْﺧُﻠَﺎ ﺍﻟﻨَّﺎﺭَ ﻣَﻊَﺍﻟﺪَّﺍﺧِﻠِﻴﻦَ yace:ﻦﻣ ﺾﻳﺮﻌﺘﻟﺍ ﻞﺑ ﺢﻳﺮﺼﺘﻟﺍ ﻕﺎﻔﻨﺑ ﺔﺼﻔﺣﻭ ﺔﺸﻳﺎﻋﺎﻤﻫﺮﻔﻛﻭ ﻞﻫﻭ ﻞﻴﺜﻤﺘﻟﺍ ﻞﻤﺘﺤﻳ ﺡﻮﻧ ﻲﺗﺃﺮﻣﺎﺑﻁﻮﻟﻭ ﻲﻓ ﻚﻠﺗ ﻲﺘﻟﺍ ﺓﺭﻮﺴﻟﺍ ﺎﻫﺮﺜﻛﺃ ﺖﻘﻴﺳﺔﺒﺗﺎﻌﻣ ﻲﻓ ﻲﺘﺟﻭﺯ ﻝﻮﺳﺮﻟﺍ ﻰﻠﺻ ﻪﻠﻟﺍ ﻪﻴﻠﻋﻪﻟﺁﻭ ﺭﺪﺻ ﺎﻣﻭ ﻦﻳﺮﺴﻔﻤﻟﺍ ﻕﺎﻔﺗﺎﺑ ﺎﻤﻬﻨﻋ .Na daga bijirowa ko baiyanar da nifaqidaga Aisha da Hafsa da Kafurcinsu,kuma shin zai yiwu a yi tahammulinwannan misaltawar da matan annabiNuhu da Ludu na cikin wannan surarwanda mafi yawan siyaqinta akanwahalar da mijinsu ne (sawa) tare daabin da ya sadaro daga garesu bisaittifaqin malaman tafsiri ne.Jama’a kuji fa amma wai duk wannan bazagi bane??? Kuma in munce suna zaginMatan Manzo s.a.w suce yarfene qazafine.ﺍﻟﻨَّﺒِﻲُّ ﺃَﻭْﻟَﻰٰ ﺑِﺎﻟْﻤُﺆْﻣِﻨِﻴﻦَ ﻣِﻦْ ﺃَﻧْﻔُﺴِﻬِﻢْ ۖ ﻭَﺃَﺯْﻭَﺍﺟُﻪُﺃُﻣَّﻬَﺎﺗُﻬُﻢْ ۗ ﻭَﺃُﻭﻟُﻮ ﺍﻟْﺄَﺭْﺣَﺎﻡِ ﺑَﻌْﻀُﻬُﻢْ ﺃَﻭْﻟَﻰٰ ﺑِﺒَﻌْﺾٍﻓِﻲ ﻛِﺘَﺎﺏِ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﻣِﻦَ ﺍﻟْﻤُﺆْﻣِﻨِﻴﻦَ ﻭَﺍﻟْﻤُﻬَﺎﺟِﺮِﻱﻥَ ﺇِﻟَّﺎﺃَﻥْ ﺗَﻔْﻌَﻠُﻮﺍ ﺇِﻟَﻰٰ ﺃَﻭْﻟِﻴَﺎﺋِﻜُﻢْﻣَﻌْﺮُﻭﻓًﺎ ۚ ﻛَﺎﻥَ ﺫَٰﻟِﻚَ ﻓِﻲﺍﻟْﻜِﺘَﺎﺏِ ﻣَﺴْﻄُﻮﺭًﺍANYA WANNAN AYA TANA AIKI KUWA AGUN ‘YAN SHI’A?????

Reply

« Back to forum