Latest posts
First Page | « | 1 ... 21 | 22 | 23 | 24 | » | Last
Search found 237 matches:
kalmar shahadan yanshi a
from nura on 08/13/2014 12:53 PMKALMAR SHAHADAR MU DABAN DA TASU(ADDININ SHI'A)ﻻﺇ ﻪﻟﺇﻻ ﻥﺃ ﺪﻬﺷﺃ ﻪﻠﻟﺍ ﻝﻮﺳﺭ ﺪﻤﺤﻣ ﻥﺃﻭﻪﻠﻟﺍ .WANNAN SHI NE KALMA-SHAHADAWACE ANNABINMU YA KOYAR DAMU,KUMA IDAN KA YI TA KA SHIGA ADDININMUSULUNCI,AMMA A ADDININ SHI'A ABIN BA HAKAYAKE BA, GA YADDA NA SU YAKE:ﻻﺇ ﻪﻟﺇﻻ ﻥﺃ ﺪﻬﺷﺃ ﻪﻠﻟﺍ ﻝﻮﺳﺭ ﺪﻤﺤﻣ ﻥﺃﻭﻪﻠﻟﺍﻲﻠﻋﻭ ﻲﻟﻭ ﻪﻠﻟﺍ ﻝﻮﺳﺭ ﺔﻔﻴﻠﺧﻭ ﻪﻠﻟﺍ ﻰﻠﺑﻞﺼﻓ،ﺮﻜﺑﻮﺑﺃ ﻥﺃ ﺪﻬﺷﺃﻭ ﺮﻤﻋﻭﻭ ﺲﻔﺣﻭ ﺔﺸﺋﺎﻋ ﻰﻓ ﺭﺎﻨﻟﺍ .NA'UZUBILLAHIADDININ SHI'A IDAN BAKA YI WANNANBA TO KAI BA DAN ADDININ SHI'A BANE,SHIN WANNAN YA YI KAMA DAMUSULUNCI?AMSA ITA CE: A'A,TO SHIN WANNAN DA WANNE ADDININYA YI KAMA?AMSA ITA CE: MAJUSANCITO ALLAH KA RABA MU DA WANNANADDINI DA SHI'A."
shi A sunce
from nura on 08/13/2014 10:29 AMKUMA KUNCE annabi betafi da abubakar zuwa kugon dasukayi hijiraba sedan kada yanunama kafiran kuraishawa inda annabi yakeما أخذأبي بكر رضي الله عنه معه إلى الغار إلاخشية منه أن يدل كفار قريش عليهADUBA LITTAFINتفسير البرهانNA ALHASHIMULBAHRANI, MUJALLADINA 2 SHAFI NA 137
shi a da dariqu
from nura on 08/13/2014 09:18 AMYANDA MABIYA ADDININ SHI'A SUKE DUBI AKAN YAN DARIKA.......MUNAFUNCI DODO NE...........KUMA A JURI ZUWA RAFI,WATARANA............A yanzu dai a wannan zamani da muke ciki,rashin tunani da hankali na wasu yan dariku da kuma kiyayya karara ta sanya sun hada kai da mabiya AddininShi'a domin yakan AHLUL-SUNNAH,tare da cewa su yan darikun sunsan Irin munanan akidun Yan Shi'an,tare da cewa su Yan Darikun Sunsan cewa basuyi daidai ba,kuma ba zasuyidaidai ba.Akwai wata kalma da nake tausayawa idan naji wadanda sukayi MERGER da yan darika daga cikin Yan Shi'a suke fada,wai; "MU )YAN SHI'A(MUN KAMA KAKAN NE,KU )YAN DARIKA( KUMA KUKA KAMA JIKAN!!"hakika wannan kalman tayi tasiri a wajen Yan Dariku kuma suke ganin gara Suyi tarayya da Yan Darika da suyi tarayya da Yan Izala,Abun tambaya anan shine Mai ya sanya su yin Hakan? Amsan shine JAHILCI DA SON RAI.To menene matsayin Yan Dariku a wajen Yan Shi'a,bari mu leka littafansu domin ganin hakan,Babban Malamin Shi'a mai suna Alhurrul Aamili yayi bayani akan Sufanci a farko kuma yayi mata kaca-kaca,inda yake cewa,"Ka Sani)ya kai mai karatu(cewawannan suna,watau sufanci,ya kasance ana amfani da shi ne ga wasu falasifawa batattu ga barin hanya.Sa'an nan,daga baya,sai aka rika kiran wasu zindikai da shi,da wasu masu saba mana,makiya Ahlul Baiti,irin su HASANUL BASARI da SUFYANU THAURI da sauransu.Sa'an nan,wasu suka zo wadanda suka bi tafarkinsu,irinsu GAZALI shugaban makiya Ahlul Bait......suka rika ganin cewa nasibawa da zindikai a kan gaskiya suke,sai suka bar lamarin Shari'a".Babban Shehin Malamin yaci gaba da cewa, "Shaihinmu mai girma,Shaihu Baha'uddin Muhammad Al'aamili ya ruwaito a cikin littafinsa mai suna Kishkul cewa Annabi)SAW(ya ce, "Alkiyama ba za ta tashi ba sai wasu mutane daga al'ummata sun bayyanan,sunansu SUFAYE,ba sa daga gareni.Kuma lallai su ne Yahudawan al'ummata,kumasun fi kafirai bata,kuma su 'yan wuta ne")"Duba littafin Risalatul Ithnai Ashariyya fil Raddi alal Sufiyya"na Alhurrul Aamili,shafina 13-16"(ABUN LURAA cikin wasannan maganganu na wannan malami dan Shi'a,zamu ga cewa ya fito karara ya kafirta Many-manyan Shaihunnan Sufaye da Malamansu,ciki har da Hujjatul Islam Algazali,wanda ya kira da shugaban Nasibawa )wato shugaban Makiya Ahlul Baiti(,sannan ya kira Hasanul Basari wanda da yawan sufaye suke daukar sa a matsayin tushen tafarkinsu.Indai wannan dan shi'a zai fito fili ya zagi wadanan manyan Malamai,kuma wanda yasan cewa ku yan Dariku kun jingina kanku zuwa garesu,mai zai hanaba zasu zagi SHEHU ABDULQADIR JAILANI BA? KO ABUL ABBAS SHEHU AHMADU TIJJANI? KO IBRAHIM INYASS KO NASURU KABARA? DA SAURAN SHEHUNNAN DARIKA?A nassi na Biyu ya fito Karara yakawo ruwaya ya jingina ta zuwa ga manzon Allah)SAW( domin karya,a ciki yace: Sufaye )Yan Darika( batattu ne basu cikin Al'umman Manzon Allah,kuma sune yahudawan Al'umman Annabi Muhammad,kuma sunfi kafurai bata,kuma su yan Wuta ne.)Subhanallah(.Idan Dan Shi'a zai suffanta ku da wadannan siffofi ya jingina shi zuwa ga Annabi,to me kake tunani yake kudurtawa a zuciyansa a kanka?.......... kukan kurciya jawabi ne.......Mu Ahlul Sunnah)Yan Izala( babu wani waje a cikin littafanmu da muka fito muka fada muku irin wadannan kalmomin,sabodamunsan ba haka kuke ba,Yanzu mune abun rikewa ko su?Babban Malamin Rafidawan kuma dan hayaki Ni'imatullah Aljaza'iri,ya kulla babi na musamman a cikin littafinsa,indayayi bayani akan akidar malaman Shi'ah ta kafurta dukkan Yan Darika da Shaihunnansu da waliyyansu saboda yarda da sukayi da Khalifancin Abubakar da Umar,kuma har ya siffantasu damafi munin Siffofi.)"Ka Duba Al'anwarul Nu'umaniyya,babin Zulumatun fi Ahawalis Sufiyyati wal Nawasib,mujalladi na 2 shafi na305"(Wannan itace Nazarin Yan Shi'a a Ilmance a kanku Yan Darika.Idan kayi tunanin akwai alaka a tsakaninku to ka sani alaka ce mai cike da ban mamaki,kuma alaka ce wacce take cike da tufka da warwara,saboda ba'a gina ta a kan wani abu na ilimi ko hujja ba,sai dai bidi'a da son zuciya,Sannan a fili take cewa Yan Shi'a suke amfana da wannan alaka,saboda suna bayyana muku bangarorin da kuka hade dasu kuma su boye maku bangarorin da kuka rabe dasu ta hanyar TAKIYYA,don su samu karbuwa a wajen Sufaye,su yada tafarkinsu a tsakanin mabiyansu.Idai Yan Dariku kuka kasa gane haka,tabbas kuna da...........kukarikemun Yan Uwa.
shi a kafirci
from nura on 08/13/2014 09:11 AMWALLAHI SHI'A KAAFIRCICEkashi na 6Zanci gabane akan aqidar y'an shi'a maisun ]RIJA'A[DAGA CIKIN HADISAN DA Y'AN SHI'A SUKAKAWO GAMEDA WANNAN AQIDAR AKWAI WANNAN HADISINﻋﻦ ﺑﻜﻴﺮ ﺑﻦ ﺃﻋﻴﻦﻗﺎﻝ: ﻗﺎﻝ ﻟﻲ ﻣﻦ ﻻﺃﺷﻚ ﻓﻴﻪ , ﻳﻌﻨﻲﺃﺑﺎ ﺟﻌﻔﺮ ﻋﻠﻴﻪﺍﻟﺴﻼﻡ :ﺇﻥ ﺭﺳﻮﻝﺍﻟﻠﻪ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪﻭﺁﻟﻪ ﻭﻋﻠﻴﺎ ﻋﻠﻴﻪﺍﻟﺴﻼﻡ ﺳﻴﺮﺟﻌﺎﻥ ).ﻭﻋﻨﻪ ﺍﻹﻳﻘﺎﻅ379/ ،ﻭﺍﻟﺒﺤﺎﺭ:53/39 .Aba jaafar yagayamin cewa Lallai Manzon Allah s.a.w da S.Ali r.d.a zasudawo duniya]BABBAR MAGANA !!
Reply